Sanarwar da babban sakataren yaɗa labarai ga gwamnan Kano, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar, na cewa a ranar Talata 12 ga watan Satumban 2023 ne, Gwamna Abba Kabir, ya bayar da wannan umarni.
Sanarwar ta ce ana zargin Dr. Tukur Ɗayyabu Minjibir, ne da sayar da hatsin gwamnati, ba ta hanyar da ta dace ba.
Gwamnatin jihar ta umarci Dr Tukur Ɗayyabu, ya miƙa ragamar gudanar da kamfanin ga jami'i mafi girman muƙami nan take, ya zuwa lokacin da za a ji sakamakon ƙarin bincike.
Farashin shinkafa zai tashin da bai taɓa ba cikin shekara 12 - MDD
Ko rushewar yarjejeniyar fitar da hatsi ta Ukraine za ta janyo ƙarancin abinci?
Abin da dokar ta-ɓaci kan samar da abinci ke nufi ga talakan Najeriya
Article share tools
View more share options
Share this post
Karanta karin bayanai
kan wannan mashigin